A karon farko bayan fara yakin Iran da Amurka, Dangote ya tausaya wa ‘yan Najeriya
Matatar Dangote ta sanar da rangwame a farashin kowace litar fetur, tare da rage litar dizal a Najeriya, wannan ne karo na farko bayan tashin danyen mai a duniya.
A karon farko bayan fara yakin Iran da Amurka, Dangote ya tausaya wa ‘yan Najeriya Read More »


