Kaduna: Gwamna ya sha alwashi, zai ceto mutum sama da 100 da ‘yan ta’adda suka sace
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna na ziyarci yankin da ‘yan ta’adda suka kai wa hari, tare da alkawarin ceto su daga hannun miyagu.
Kaduna: Gwamna ya sha alwashi, zai ceto mutum sama da 100 da ‘yan ta’adda suka sace Read More »








