‘Dan majalisar Kaduna da ƴan ta’adda suka sace ya shaƙi iskar ƴanci
A labarin nan, za a ji cewa Hon. Usman Garba Zingo, dan majalisar Kaduna da aka ruwaito ƴan ta’adda sun yi ram da shi a hanyar dawowa daga Zamfara ya samu ƴanci.
‘Dan majalisar Kaduna da ƴan ta’adda suka sace ya shaƙi iskar ƴanci Read More »





