Najeriya ta kai wa mutanenta da suka makale a yaƙin Iran agaji
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Najeriya ta sanar da cewa ta fara taimakon ‘yan kasarta da ke son barin Iran yayin da yakin Gabas ta Tsakiya ke gudana.
Najeriya ta kai wa mutanenta da suka makale a yaƙin Iran agaji Read More »



