An fara kiran Tinubu ya ajiye Amurka a gefe, ya dauki darasi daga Iran
Babban lauya mai kare hakkin dan Adam, Femi Falana ya ce akwai darasin da Najeriya za ta koya a yaki da Amurka ke yi da Iran. YA ce dole Najeriya ta tashi tsaye.
An fara kiran Tinubu ya ajiye Amurka a gefe, ya dauki darasi daga Iran Read More »




